SABON Kwamandan NSCDC NA JIHAR JIGAWA, CC MUHAMMAD KABIRU INGAWA, YA KARƁI KAMISHINAN ƘUNGİYAR KORAFE-KORAFA A ZIYARAR LADABI

Sabon Kwamandan Hukumar Tsaro da Kare Fararen Hula ta Ƙasa (NSCDC) na Jihar Jigawa, Kwamanda Muhammad Kabiru Ingawa, ya karɓi bakuncin Hon. Barde Usman Shehu Hadejia, Kwamishinan Hukumar Karɓar Ƙorafe-Ƙorafe ta Jama’a (Public Complaints Commission – PCC), wanda ya kai masa ziyarar ban girma a hedikwatar hukumar da ke Dutse, babban birnin Jihar Jigawa.

A lokacin ziyarar, Kwamishinan ya taya Kwamanda Ingawa murnar sabon nadin sa a matsayin Kwamandan NSCDC na Jihar Jigawa, tare da bayyana aniyar hukumar ta PCC wajen ƙarfafa haɗin gwiwa da NSCDC, musamman a fannoni da suka shafi kare haƙƙin jama’a, wayar da kan al’umma, da kuma samar da zaman lafiya ta hanyar sulhu.

A jawabinsa, Kwamanda Ingawa ya gode wa Kwamishinan da tawagarsa bisa wannan ziyara, tare da tabbatar musu da cewa hukumar NSCDC a karkashinsa za ta ci gaba da yin aiki da gaskiya, adalci, da ƙwarewa wajen cika ayyukanta na doka.

Ya kara da cewa haɗin kai tsakanin hukumomin gwamnati yana da matuƙar muhimmanci wajen tabbatar da tsaro mai ɗorewa, zaman lafiya, da ingantaccen tsarin bayar da ayyuka ga jama’ar Jihar Jigawa da Najeriya baki ɗaya.

Ziyarar ta ƙunshi musayar saƙonnin fatan alheri, tattaunawa kan yadda za a ƙarfafa haɗin kai tsakanin hukumomin, da kuma sabunta al

  • Keji Mustapha

    Related Posts

    Tinubu Assures Northern Leaders of Imminent Victory Against Insecurity

    By Tunji Braimoh, Abuja President Bola Ahmed Tinubu has expressed confidence that Nigeria will soon overcome its security challenges, particularly those affecting the northern region, as his administration intensifies efforts…

    IGP Orders Investigation into Alleged Misconduct by Police Officers on Lagos–Benin Expressway

    By Musiliu Ojaduola, Abuja Nigeria Police Force has launched an investigation into the conduct of officers captured in a viral video allegedly engaging in unprofessional behaviour during a stop-and-search operation…

    Leave a Reply

    Your email address will not be published. Required fields are marked *

    You Missed

    Tinubu Assures Northern Leaders of Imminent Victory Against Insecurity

    Tinubu Assures Northern Leaders of Imminent Victory Against Insecurity

    IGP Orders Investigation into Alleged Misconduct by Police Officers on Lagos–Benin Expressway

    IGP Orders Investigation into Alleged Misconduct by Police Officers on Lagos–Benin Expressway

    Al-Mustapha Rejects Ex-DSS Officer’s Account of Abacha’s Death, Claims Narrative Is False

    Al-Mustapha Rejects Ex-DSS Officer’s Account of Abacha’s Death, Claims Narrative Is False

    Davido Meets IGP Disu, Seeks Enhanced Security Ahead of Osun Elections

    Davido Meets IGP Disu, Seeks Enhanced Security Ahead of Osun Elections

    Delta NSCDC Launches Surveillance Task Force to Protect Critical National Infrastructure

    Delta NSCDC Launches Surveillance Task Force to Protect Critical National Infrastructure

    Police Dismiss Reports of ‘Shoot-on-Sight’ Order, Clarify IGP’s Remarks on Illegal Firearms

    Police Dismiss Reports of ‘Shoot-on-Sight’ Order, Clarify IGP’s Remarks on Illegal Firearms