Kotun Tarayya ta Yanke wa Nnamdi Kanu Hukuncin Daurin Rayuwa

Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa shugaban Ƙungiyar ‘Yan asalin Biyafara (IPOB), Nnamdi Kanu, hukuncin daurin rai-da-rai.

A yayin da take yanke hukunci a ranar Laraba, Mai Shari’a James Omotosho ya bayyana cewa an yanke wa Kanu hukuncin daurin rai-da-rai kan tuhume-tuhumen lamba ɗaya, biyu, huɗu, biyar, da shida, inda kotun ta zaɓi wannan hukunci maimakon hukuncin kisa.

Kotun ta kuma yanke masa daurin shekaru 20 kan tuhume-ta uku, da kuma ƙarin shekaru biyar kan tuhume-ta ta bakwai, ba tare da wani zabin biyan tara ba.

Mai Shari’a Omotosho ya yanke hukuncin ne bayan ya tabbatar da Kanu da laifi kan dukkan tuhume-tuhume bakwai da ake masa na laifukan ta’addanci.

  • Keji Mustapha

    Related Posts

    The Security Metric That’s Failing You

    Security teams have measured patch rates for so long that somewhere along the way, the metric became the strategy. Share on Facebook Post on X Follow us

    The Privacy–Security Partnership: How We Bend Risk in a Resource Crunch

    The partnership between cybersecurity and privacy matters now more than ever. Share on Facebook Post on X Follow us

    Leave a Reply

    Your email address will not be published. Required fields are marked *

    You Missed

    The Security Metric That’s Failing You

    The Security Metric That’s Failing You

    The Privacy–Security Partnership: How We Bend Risk in a Resource Crunch

    The Privacy–Security Partnership: How We Bend Risk in a Resource Crunch

    Safe Learning 101 Program Supports Schools in Strengthening Campus Security

    Safe Learning 101 Program Supports Schools in Strengthening Campus Security

    Security Leaders Discuss the Vercel Breach

    Security Leaders Discuss the Vercel Breach

    Navy Captain Umar Bakori (Rtd), National Chairman/Commander General, to Speak on how “Falling Military Recruitment Threatens Nigeria’s Internal Security”

    Navy Captain Umar Bakori (Rtd), National Chairman/Commander General, to Speak on how “Falling Military Recruitment Threatens Nigeria’s Internal Security”

    When Metal Theft Becomes a Life Safety Crisis

    When Metal Theft Becomes a Life Safety Crisis