COMMANDANT MORIKI YA ZIYARCI HON. KOMISAN, MA’AKATAR TSARO NA CIKI DA HARKOKIN GIDA, JIHAR KATSINA

Kwamandan Jihar Najeriya na Hukumar Tsaro da Kare Lafiyar Al’umma (NSCDC), Katsina State Command, Commandant of Corps AD Moriki Acti, Anim, a yau Talata, 7 ga Oktoba, 2025, ya kai ziyara ta gaisuwa ga Honourable Commissioner na Ma’aikatar Tsaro na Ciki da Harkokin Gida, Dr. Nasiru Mu’azu Danmusa, a Muhammadu Buhari House, Jihar Katsina.

A yayin ziyarar, Commandant Moriki ya yaba da jajircewar Gwamna Mallam Dikko Umaru Radda, PhD, CON wajen tabbatar da zaman lafiya da tsaro a duk fadin Jihar Katsina. Haka kuma, ya gode wa Komisnan kan goyon bayan sa na dindindin, hadin kai, da gudummawar da yake bayarwa ga ayyukan hukumar a jihar. Commandant din ya kuma gode da tarbar da aka yi masa shi da tawagarsa a yayin ziyarar.

Commandant Moriki ya jaddada sadaukarwar Commandant General, Professor Ahmed Abubakar Audi, mni, OFR, wajen magance matsalolin rashin tsaro a yankin Arewacin Yamma da kuma fadin kasa. Ya bayyana shirin sa na yin aiki kafada da kafada da Ma’aikatar wajen shawo kan matsalolin tsaro da ke addabar Jihar Katsina.

A martanin sa, Honourable Commissioner ya sake tabbatar da jajircewar shugabancin Gwamna Radda wajen yakar rashin tsaro a jihar. Haka kuma, ya bayyana gamsuwa da nasarorin da gwamnatin yanzu ta samu wajen magance matsalolin tsaro cikin kankanin lokaci. Dr. Nasiru ya yi wa Kwamandan Jihar tarba sosai a ofishinsa, tare da tabbatar masa da ci gaba da kyakkyawar alaka da NSCDC a jihar Katsina.

  • Keji Mustapha

    Related Posts

    MC Oluomo Challenges Adeleke’s Suspension of NURTW in Osun, Says Governor Lacks Legal Authority

    By Samson Chinedu, Abuja The National President of the National Union of Road Transport Workers (NURTW), Alhaji Musiliu Akinsanya, popularly known as MC Oluomo, has rejected the decision of Osun…

    NIS Comptroller-General Charges Public Relations Officers to Enhance Service Delivery Through Professional Training

    By Tunji Braimoh, Abuja The Comptroller-General of the Nigeria Immigration Service (NIS), Kemi Nanna Nandap, on Thursday encouraged public relations officers of the Service participating in the ongoing Special Executive…

    Leave a Reply

    Your email address will not be published. Required fields are marked *

    You Missed

    MC Oluomo Challenges Adeleke’s Suspension of NURTW in Osun, Says Governor Lacks Legal Authority

    MC Oluomo Challenges Adeleke’s Suspension of NURTW in Osun, Says Governor Lacks Legal Authority

    NIS Comptroller-General Charges Public Relations Officers to Enhance Service Delivery Through Professional Training

    NIS Comptroller-General Charges Public Relations Officers to Enhance Service Delivery Through Professional Training

    NSCDC Reaffirms Commitment to Maritime Security, Inter-Agency Cooperation at UNODC VBSS Training

    NSCDC Reaffirms Commitment to Maritime Security, Inter-Agency Cooperation at UNODC VBSS Training

    Benin Airport Incident: Fire Service Boss Praises Firefighters for Swift Rescue of Passengers

    Benin Airport Incident: Fire Service Boss Praises Firefighters for Swift Rescue of Passengers

    NSCDC Delta, ICPC Strengthen Partnership Against Corruption

    NSCDC Delta, ICPC Strengthen Partnership Against Corruption