KOMANDAN ABBAS YA MIKA TAKARDAR SHAIDAR AIKI GA MAI GIRMA GWAMNA MALAM DIKKO UMARU

Kwamandan Jihar Katsina na Hukumar Tsaro da Kare Muhimman Ayyuka ta Ƙasa (NSCDC), Kwamandan DM Abbas (Acti, Anim), ya mika takardar shaidar aikinsa ga Mai Girma Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, PhD, CON, a yau Litinin 29 ga Satumba, 2025, a fadar gwamnati ta Muhammadu Buhari House, Katsina.

A yayin ziyarar, Kwamanda Abbas ya isar da sakon gaisuwar fatan alheri daga Babban Kwamandan NSCDC na ƙasa, Farfesa Ahmed Abubakar Audi, mni, OFR, ga Mai Girma Gwamna. Ya bayyana cewa manufarsa ita ce yin miƙa takardar shaidar aiki tare da jaddada aniyarsa na ɗaukar ingantattun dabaru don tabbatar da tsaron rayuka da dukiyoyin al’umma, da kuma kare muhimman kadarorin gwamnati da ababen more rayuwa a cikin jihar.

A cikin jawabin sa, Gwamna Radda ya yi maraba da sabon kwamandan jihar, inda ya tabbatar da cikakken goyon bayan gwamnatin jihar ga hukumar NSCDC wajen yaki da laifuka da miyagun ayyuka. Haka kuma, ya yaba da rawar da hukumar ke takawa wajen yaki da matsalolin tsaro a Katsina.


  • Keji Mustapha

    Related Posts

    Tinubu Assures Northern Leaders of Imminent Victory Against Insecurity

    By Tunji Braimoh, Abuja President Bola Ahmed Tinubu has expressed confidence that Nigeria will soon overcome its security challenges, particularly those affecting the northern region, as his administration intensifies efforts…

    IGP Orders Investigation into Alleged Misconduct by Police Officers on Lagos–Benin Expressway

    By Musiliu Ojaduola, Abuja Nigeria Police Force has launched an investigation into the conduct of officers captured in a viral video allegedly engaging in unprofessional behaviour during a stop-and-search operation…

    Leave a Reply

    Your email address will not be published. Required fields are marked *

    You Missed

    Tinubu Assures Northern Leaders of Imminent Victory Against Insecurity

    Tinubu Assures Northern Leaders of Imminent Victory Against Insecurity

    IGP Orders Investigation into Alleged Misconduct by Police Officers on Lagos–Benin Expressway

    IGP Orders Investigation into Alleged Misconduct by Police Officers on Lagos–Benin Expressway

    Al-Mustapha Rejects Ex-DSS Officer’s Account of Abacha’s Death, Claims Narrative Is False

    Al-Mustapha Rejects Ex-DSS Officer’s Account of Abacha’s Death, Claims Narrative Is False

    Davido Meets IGP Disu, Seeks Enhanced Security Ahead of Osun Elections

    Davido Meets IGP Disu, Seeks Enhanced Security Ahead of Osun Elections

    Delta NSCDC Launches Surveillance Task Force to Protect Critical National Infrastructure

    Delta NSCDC Launches Surveillance Task Force to Protect Critical National Infrastructure

    Police Dismiss Reports of ‘Shoot-on-Sight’ Order, Clarify IGP’s Remarks on Illegal Firearms

    Police Dismiss Reports of ‘Shoot-on-Sight’ Order, Clarify IGP’s Remarks on Illegal Firearms