“Muna Tare da Ku”: Gwamna Zulum Ya Karfafa Guiwar Sojoji a Ziyara Damboa
Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, a ranar Asabar ya yi jawabi ga sojojin rundunar 25 Task Force Brigade na Sojan Najeriya a Damboa, inda ya tabbatar da cikakken…



